Tehran (IQNA) Ma’aikatar tsaron Najeriya ta sanar da cewa, mayakan sama na Najeriya sun samu nasarar ragargaza wani sansanin mayakan kungiyar Boko Haram a cikin jihar Borno.
Lambar Labari: 3484992 Ranar Watsawa : 2020/07/17
Bangarena kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa akalla mutane miliyan 24 ne ke bukatar taimakoa kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483547 Ranar Watsawa : 2019/04/14
Rahotanni daga kasar Iraki na cewa, a jiya jami’an tsaron kasar sun samau nasarar ragargaza wasu sansanonin ‘yan ta’addan daesh guda a cikin Lardin karkuk.
Lambar Labari: 3483491 Ranar Watsawa : 2019/03/25