Tehran (IQNA) Dakarun da ke biyayya Khalifa Haftar a kasar Libya sun sanar da tsagaita wuta a cikin wannan mako.
Lambar Labari: 3484819 Ranar Watsawa : 2020/05/20
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Libya mai mazauni a birnin Tripoli ta ce dole ne a gurfanar da su Haftar a kotun duniya.
Lambar Labari: 3484679 Ranar Watsawa : 2020/04/04
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta bukaci da a kawo karshen rikicin kasar Libya cikin gaggawa ba tare da bata lokaci ba.
Lambar Labari: 3483670 Ranar Watsawa : 2019/05/24
Rahotanni daga Libya na cewa iyalai fiye da dubu 39 ne suka kauracewa babban birnin kasar Tripoli, sakamakon rikicin da ake yi.
Lambar Labari: 3483587 Ranar Watsawa : 2019/04/28
Bangaen kasa da kasa, ma’ikatar magajin garin birnin Tripoli na kasar Libya ta sanar da cewa, iyalai 450 sun sre daga gidajensu a birnin.
Lambar Labari: 3483555 Ranar Watsawa : 2019/04/17
Dakarun gwamnatin Libya mai mazauni a birnin Tripoli sun sanar da cewa, sun fatattaki dakarun Haftar daga babban filin sauka da tashin jiragen sama na Tripoli.
Lambar Labari: 3483539 Ranar Watsawa : 2019/04/11
Rahotanni daga kasar Libya na cewa, akalla mutane 2200 ne suke fice daga birnin Tripoli fadar mulkin kasar, domin tsira da rayukansu daga rikicin da ya kunno kai a birnin.
Lambar Labari: 3483532 Ranar Watsawa : 2019/04/08
A wani bayani da sojan kasar ta Libya suka fitar a yau Laraba, sun bayyana cewa; sun karbi umarni da su nufi yammacin kasar domin yakar ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3483524 Ranar Watsawa : 2019/04/06