Tehran (IQNA) an sanar da dakatar da sallar Juma’a a babban masallacin birnin Brussels na kasar Belgium sakamakon yaduwar cutar corona.
Lambar Labari: 3484615 Ranar Watsawa : 2020/03/12
Ana ci gaba da nuna hotuna a cikin ginin majalisar kungiyar tarayyar turai da ke birnin Brussels na kasar Belgium dangane da mawuyacin halin da matan musulmi na Rohingya suke ciki.
Lambar Labari: 3483305 Ranar Watsawa : 2019/01/11
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman bayar da horo kan kur’ani a birnin Brussels na Belgium.
Lambar Labari: 3482620 Ranar Watsawa : 2018/05/01
Bangaren kasa da kasa, an samu karuwar kyamar musulmi a kasar Belgium inda fiye da kashi 60 na mutanen kasar ke kallon musulmi a matsayin wata barazana.
Lambar Labari: 3481131 Ranar Watsawa : 2017/01/13